ABU HUƊU (4) DA KA IYA HANA A KARƁI GYARA DAGA MUTUM

ABU HUƊU (4) DA KA IYA HANA A KARƁI GYARA DAGA MUTUM

Akwai wani bawan Allah mai himma da son addini, sai dai ya gaza a wasu dabaru na hulɗa da mutane. Watarana ya kama hanya zai je sallahr azuhur a masallaci cikin shauƙin son yin sallahr da kuma girmama addini. Ya na sauri don kada a tada iƙama bai karasa ba.A kan...
Yadda Matashi Zai Ruguza Rayuwarsa Cikin Sauƙi

Yadda Matashi Zai Ruguza Rayuwarsa Cikin Sauƙi

Idan da za ka tara mutum 10 da rayuwarsu ba ta tafiya yadda yakamata, da wuya ace 7 ko 8 ba su ba ka uzuri irin wannan ba; gwamanti ta ƙi taimaka mana, ƴan siyasa sun lalata ƙasar, dangi ba sa taimako, ba wanda ya ba ni jari, ina da dabaru da yawa amma Ƙasar ce sai a...
TSANGWAMAR MATA KAN RASHIN AURE DA WURI

TSANGWAMAR MATA KAN RASHIN AURE DA WURI

Daga  Zarah A ZamsarfTasiri da yanayin irin al’ummar da muke rayuwa cikinta na ɗaya daga cikin abubuwan da ke danƙwafar tare da taka rawa sosai a kan lalacewar al’amurran mutanenmu. Ina so na yi magana a kan yanayin takura, tsangwama, kyara da tsanar da...
HASSADA

HASSADA

Akwai wani bawan Allah a zamanin baya da Allah ya azurta shi da yara guda goma sha biyu (12). Sai ya zamanto ya fi son ɗaya daga cikin yaran nasa. Wannan soyayya da ja a jiki da yake nuna masa sai ta harzuƙa sauran yan’uwansa suka dinga zargin uban da rashin yi musu...
Meyasa Rayuwa Take Tsananta Bayan An Gama Makaranta?

Meyasa Rayuwa Take Tsananta Bayan An Gama Makaranta?

Daga cikin taimakon da Allah ya min shi ne ban jima a ƙasa ba bayan kammala karatuna na kama aiki (Allah abun godiya). Amma tun kafin lokacin ina lura da waɗanda suka riga mu kammalawa da kuma irin halin da suke shiga a wannan tsakanin, don haka na ɗan ɗauki lokaci...
YADDA ZA KA DAINA DAMUWA DA YA MUTANE SUKE KALLONKA

YADDA ZA KA DAINA DAMUWA DA YA MUTANE SUKE KALLONKA

“Ɗabi’a ce mai matuƙar kyau mu dinga lura da yadda mutane suke ɗaukarmu. Wannan ba wani abu ba ne a game da mutum. Muna son jin mu kusa da mutane kuma muna damuwa da halin da suke ciki, a bisa wannan dalilin muke lura da yadda suke tunani game da mu da kuma yadda...
NEMAN KUƊI KO HAƊAMA?!!!

NEMAN KUƊI KO HAƊAMA?!!!

Ya zo a tarihin sahabbai cewa, Annabi tsira da aminci su tabbata gare shi ya haɗa ƴan’uwantaka tsakanin mutanen madina da muhajirai lokacin da aka yi hijira. Mutanen Madinan sun kasance duk wanda aka haɗa su da shi su kan raba dukiyarsu da gidajensu wasu ma har da...